Hariji Complete Hausa novel

 





_Typing✍🏾_




               *HARIJI* 
(Original Romantic love story)








      *Shimfida*
Ana yawan Tambayata banbanci tsakanin *Jarababben namiji* da *harijin namiji* finally a wannan littafin zan banbance mana tsakanin zare da abawa
Matan Aure zallah in budurwa ko namiji ya karanta ban yafeba
In kika zageni kema allah ya isah.


    *Gameda labarin*
Labarin Hariji kuma jarababben namiji ,ya kasance juyayye uncontrollable wai meye maganinsa...kuma wata mace ce zata iya masa?

*Indai ke matar aurece ko bazawara ina baki shawara da kibi littafin nan kar kiyi missing ,zaki qaru da yawa Allah ka barmu da mazajenmu*


In the name of Allah


Free page 1&2



_The Agony of destiny🥲_ 

Tsugune take qarqashin murhun duwatsun dake tsakiyar gurgurarren gidan Jan lakan tana hura wutan da bakinta cikeda qosawa
Shikam wutar banda bulbulo da wani irin hayaqi me toshe qofofin shaqar iska ,dasa idanu tsiyayar qwalla na zallar iccen damuna ba abunda yikeyi

Rumtse idonta tayi ta bude saboda sarewa da tayi wutar baida alamun kamawa، tsabagen wahalallen sullutayen iccen dake jikin murhun da suka jiqe jagwab ba alamun zasu ruru 


Miqewa tayi tana gyara daurin dankwalinta sannan ta kama ha6ar zaninta ta sharce hancinta
Idonta ya kada yayi jaxur


Dakko wayarta tayi rakani toilet tana duba lokaci
Takwas ya gota Na safiya


Cikin sharar qwalla ta d'auki buta ta wuce Bayan d'akunan gidan ta wanko jikinta ,dukda hururuwan sanyi da akeyi hakanan take kwara ruwan mai kama da qanqara 

Cikin gaggawa ta shafa Vaseline er had'in gida

Ta dakko uniform masu ruwan ganye ta saka ta saka qaramin farin hijabi ta d'aura wani tsohuwar abaya baqa ta saka baqar takalmi mai rufi 

Sannan ta dage tattararren labulen d'akin

"Na wuce ummah"

"Au tafiya xa kiyi ummy bazaki tsaya ki karyanba"

Muryarta rawa ya kama yi alamun za tayi kuka


"Ummah zan makara kuma wutan yaqi kamawa tun shida da rabi ga yanzu takwas da rabi'


To ai Cikin ki qaryan kafiya kikeyi ,acedai ga en uwanki sun dawo da banqararrun kaji yaji yajin cittah ke kice dole bazaki ci abunsu ba baki horu bane"


Shiru tayi mata haka tayi mata sallama ta gangara general hospital dinda take aikin voluntary a qasa in wata yayi maaikatan suna dan sammata wani Abu

Sashen d'akin haihuwa ta nufa da gaggawa ta shige ba tareda ta tsaya a wajen nurses station dinba bare metron din ta ganta tayi mata fad'an makara

 
D'akin da suke ajiye kayansu ta shiga ta cire jallabiyar da takalmin ta ta zura wani soson takalmi da ake masa laqabi da shaku shaku

Sannan ta shige d'akin kar6an haihuwa

"Yawwa TBA(traditional birth attendance) zo ki gwada mana VE (vaginal examination) din matar nan"

Wata nurse tabawa ummy umurni,tana nuna mata wata hajiya da zatakai shekaru talatin da biyar


Da sauri ta zari safan hannu ta je ta wanke hannunta ta saka safan ta Debi antiseptic ta kwara a gaban matar sannan ta  nitsa hannunta tana laluben saman kofar cervix din


Jimawa kadan ta zare hannunta ta fito tana rubuta findings dinta a folder din client din

Sannan ta chanjawa matar kayanta zuwa na haihuwa ta kaita delivery bed ta kwantar da ita
Ta dakko wani Leda me belt ta d'aura mata belt din asaman cikinta ledar a kasan duwawukanta

A nutse ta fara harhada kayan haihuwar ,wannnan ya tabbatar ma da matar haihuwarta yazo kenan


****
Bayan awa daya TBA ummy ta yaye screen din da ya kare matar da ta haihu ,ta tafi ta ajiye fine baby girl din akan scali ta gwada nauyin jaririyar sannan ta wuce tana gogewa yarinyar jikinta da olive oil


Saida ta kimtsa yarinyar da uwar tsaf sannan ta nado baby cikin showel ta fitoma da mijin matar gurin zaman relatives d'in


Wani qasurgumin Alhaji ta gani kuma da gani naira da boko ta gama tsumasa yina safa da marwa yina tsatsafe zufan goshinsa 

A hankula ta taka gabansa tana rungume da babyn


_congratulations Mr. Your wife gave birth to baby girl_  

(Ina tayaka murna ,matarka ta haifi d'iya mace)

"Mace ko maza"ya fad'a a qagauce 

Mamaki abun ya baiwa ummy ace matarka ta haihu amma kana tambayar mace ko maza da yawa 

"Sir macen dai guda d'aya" ta fad'a tana dan sakar masa da murmushin tabbatarwa


Kallonta yayi ,irin kallo mai ma'anoni iri iri
Sannan ya doka mata tsawa
"Ke !
Sa idonki cikin nawa ,dama Ku unguwar zoma kun yi qaurin suna wajen Satan jarirai...me kike nufi zaki fitomun da yarana maza biyu ,ko ko kuwa sai nakai zancen sama...?". 


Mamakine ya kama ta sosai,a take ya fara bata tsoro ,ganin yanda a take fuskarsa ya hade zuwa ruwan rikici da tashin hankali

A hankali ta fara ja da baya da baya ,yina biye da ita har suka kai gaban nurses station d'in

Murya ya soma bud'ewa yina zuba ruwan bala"i yina qoqarin qwace yarinyar a hannunta ,a yanda ta lura dashi tasan tabbas zai iya buga yarinyar da bango ,hakan yasata qanqame yarinyar ta soma kuka


Cikin fushi metron Abimaje ta miqe tana kallonsu duka

Wai lafiya kuwa...nan fa asibitine ba wajen tashin hankali ba in fitina ya kawoku cikin sauki Ku futa waje kuyi"


"Karki raina mun wayo kinji...ko a fitomun da twin gentle babies dina ko kuwa inyi qarar asibitin gabad'aya 


***
A hankali qaramin case ya zama babba police har sun shiga maganar ,allah sarki ummy en sandan na zuwa suka saka ta a motansu da sauran midwives din da suke on duty


Nigeria gajaniya ,shigarsu be wuci da awa biyu ba duk aka fiddasu itakuma aka wuce da ita cell ،zata zauna a ciki har sai an gano inda jariran suke ko kuma ranar shiga kotu yayi,don har ya shigar da qara kotu


*** 

Qarfe Tara Na Daren ranar tana takure a cikin cell da baqin duhu ga kayanta masu duhu hakan ya qara jawo hankalin saurayen wajen dawowa kanta ,banda kudin cizo da suke watsowa daga saman silin din kamar zasu tsotseta danya

Ihu take kurmawa tana bibbige fatar jikinta
Hakan yasa wata er sanda leqowa da er iccenta a hannu

" yi mana shiru makira  ,kina er talaka ana hada baki dake kuna sace jariran mutane to yau dubunku ya cika ...gwara kiyimun shiru kafiin in amso makulli inzo in lallasaki"


A wajen reception din kuwa Hajara yayan ummy ne da akafi yiwa laqabi da *keken maza* ta shigo tana rangaji cikin wani matsatsen siket da Riga na atamfa ,dankwalin kayan ta riqesu a hannu da jaka mayafin rabin kanne kadai ya rufe da mayafin kayan


Tana tafe tana rangaji nonuwan ta na boosting suna bajewa a cikin breast cup duwawukanta suna wani irin girgiza amma dukda haka ta tattaro duwawun ta hanyar Jan siket din sama zuwa qasan duwawun nata 


Zuwa tayi gaban wani dan sanda dake da alhakin sakaye mutane a Bayan kanta


"Officer ,inspector garba na ciki kuwa?"

Ta tambayesa tana karkada idanuwa tana faman taunan cingam,yina bada sautin qaran qarararas


"Yina ciki shiga kawai hajiya"
Godiya tayi masa sannan ta fyallo #500 ta basa

Yina godiya yinabin gima giman mazaunanta da kallo yina had'iyar yawu maqollatom wuyarsa na mommotsawa 

Sarai ta lura da dauke wutarsa .don haka da gayya take Dada mommotsasu har ta shige


Knocking ta danyi sannan ta shige ciki tana wani irin cat walking kamar sardines

A nutse taje gaban tebur dinsa ta ranqwafa tana watso mata ba Shanunta a saman fuskarsa

"Barka da dare officer zan iya zama ?"

Bul! Yaji hajiyarsa🍌 ta motsa ta cikin wandon uniform dinsa 

Washe ilahirin haqoransa yayi waje sannan yace


"Ahhh zauna mana " ya fad'a yina nuna mata kujeran gabansa amma kyar idonsa suke kan Na shanunta baisan ko qyaftasu  


Komawa tayi ta zauna yaraf ,har saida nonuwan ta sukayi tsalle suka dawo fatttt!

"Wash na gaji"

Ta fad'a tana hamma tareda dan mika,tana Dada gotsaro masa dukiyoyin kirjinta

Ji yayi uwa ya jawo ta ya rungume ko ya maida qwalmar da ta motsosa

"Ranka shi Dade kun mana ba zato duk mun gaji amma a haka gashi kun taso mu...ai mana alfarma a bamu belin er qanwata mu wuce gida dare nayi"


Bakinsa rawa ya soma yi

"Wa...wace kenan? "

"Me case din Satan jarirai"ta basa amsa kai tsaye tana karkada jiki akan kujeran qafa daya kan d'aya


Zaro ido yayi sannan ya sauke muryarsa cikin sigar rad'a


" woooo yarinyar nan tana cikin tsaro baza a iya barin belinta ba a yau"

Boqarewa tayi ta soma zuge zif din Bayan rigarta 

"Koda zaka tsotsi wannan?"
Ta fad'a tana ballatso masa da Rabin nonuwanta da suke wajen brazier...  




*Paid book @ #200 Regular vip #400 ,inkin shirya biya yiwa wannan number magana 09026292157 sai a fada maki yanda zaki biya*
Inbaki shirya biyaba don Allah karki biyomu
_Typing✍🏾_





              *HARIJI*
(Original Romantic love story)





Free page 3&4



Dedication
Wannan fejin kacokam dinsa sadaukarwa ne ga *Mom Hanif* Allah ya bar qauna




_Sexy🍌👙_

Dad'a washa baki yayi ya soma rawar baki yina qyaf qyaf da ido
"Ah indai don wannan ai taimakon kai da Kaine"
Sheqewa da dariya tayi  ,sannan ta hade hannunta waje daya tana tafawa 


"Officer....officer to a fiddo mun qanwar tawa sai ka fad'a mana yaushe zamu had'u"

"Ah ai wannan harkan ban gishirine in baki manda ,karki damu duk station dinnan a qarqashin ikona yike,ki saki jikinki ki bani abun dad'i ،ba mai shigo mana marsawar kina ciki


" ah kace office din akwai sirri"
"Sosai ma ai suma sun San indai nayi baqi mata ba'a shigowa bibbiyu"

Ya qarashe zancensa yina miqewa tsaye yina kwance belt ,a nutse ya sassauta wandon zuwa Rabin cinya ya fiddo wata er gajeriyar bura faffad'a ya nufo inda take yina dage rigar aikinsa saman cikinsa


Dafe baki tayi
"Ah inspector abunne haka arha arha.??to ai nono zakasha banda tunkuyi🍌 don ban shirya wankan dare ba"
"Ah wallahi haquri zakiyi don yanzu haka Na qosane in zunzingura maki shi,kinga saima ki gaggawar d'aukar qanwarki Ku tafi"


Daidai nan ya qaraso ta bayanta ya fara zuge mata raguwar zip din rigarta

Shiru tayi tanaji ya cusa hannunsa cikin rigarta ya fara mammatsa luntsuma luntsuman nonuwan ta kamar an hura balo balo

Sukurkucewa ya soma yi ya fara fiddo numfashi 
"Ahhhhh 
Zundin  Kayan ruwa lagwada" 
Banqaro qirji tasakeyi ta na wani turo ma shi su sama yina ganin nipple din nonon suna girgiza a cikin tsokan nonon

Bakin sa yayi farat yakai ,yina tsotsewa yina mulmulawa 
Hannunta ta d'aura akan sa talliyan kansa da se sheqi yakeyi
Nunawa ta ke yi kamar me santi amma qyanqyaminsa take yi

Saida ya kwashe kusan minti goma sannan ya kewayo r
yana tura mata gindinsa a wajen baki 

Zaro ido tayi,sai dai kafin Tay magana ya tari numfashinta

" Dan shamun I haquri yanzu ummi za ta futo" 

Qunqunai ta kama yi Sannan ta kama mommotsa guntun buran
Ta zura a baki ta fara sha a hankali da gani ba a son ranta bane ba tayi aune ba saidai taji 
ca6al6al yina mata gwatso a baki 


After 10 Mint 
Sai ga mugu yina makyarkyata ,zay release
Murmushin jin dad'i tayi ,ashema ba dogon zango sai son cin gindin


****
Koda ummi taga an futo da ita tayi farinciki saidai ganin yanda inspector ke dama Dama da ita ،ta gane anyi tsiyarce
Don haka bata kalli kowa ba tayi hanyar fita zuciyanta na zogi 
Allah ka shirya dangi na ka bani miji na gari 

_Harija👙_


"Habawa belloti Ina zakaje bayan kasan ban qoshi ba ?"

"Tab to kuwa yau saidai qarewar fushi kiyi bindiga ki fashe ,ana maganan an kulle qanwarki a caji - ofis ke kina maganar gado?haba ki San kawaici mana"

"To dai ina ruwanka ,ko so kake in futa waje ina kallon mazan mutane ina had'iyar miyau Bayan ga nawa na halaliya...kaji zo haba dan bellotinaaa" ta qarashe maganar Cikin sigar rarrashi 


Tattare takalmansa yayi ya matse a hammata ,da sauri ya zare saqatan qofar zai fyalla da gudu ,,tayi wani sufa da saida yasa zanin ta kwancewa ta dawo gayanta ba kaya ta mannosa jikinta tana kiciniyar zame masa wando shikuma yina maidawa ...yina bala'in shi ya gaji bazai yiba


Matan gida duk watsewa sukayi tare da tura yaransu daki ،،،،don inda sabo sun saba da rikicin uwale da bello indai kaji fadansu akan kwanciyar aurene ...kullum abu daya ba gajiya kuma komin yunwa yinacewa heyyyy zata bude ya zura guga😋

Sukenan ruwan jaraba daga karuwan waje(hajara keken maza) sai na Cikin gida (uwale) na garin kenan ummy ,to itama gayican ta da6a nata kalar abun kunyan 

Cewar matan gida suna gulmarsu



*littafin kud'i at regular 200 VIP 400 ,plz serious buyer kadai zasu biyo mu  din jin yanda zaki biya plz.   ,09065990265*
_Typing ✍🏾_




        *HARIJI*
(Original Romantic love story)



Free page 5&6


*Alheri writers Asso.*

 
By...Oum Aphnan 

"Haba belloti ko ɗan so ɗaya mana..."
Hankaɗata kan gadon dake tsakar ɗakin fyalle ɗaya yayi ,tafaɗa a kwance ,shikuma ya sassauta zariyar wandonsa ,yaje ya nitsa hannunsa akan gindinta yina lailayawa ,wani ruwan sha'awa ya fara tsatstsafowa ,lumshe ido tayi ,tana sosa dandanƙan gashin kanta da ƙila yayi wata ba'a tsefe ba.
Zururrurrr 
Ya jefa tsuliyarsa cikin durinta ya fara zuba mata sukuwa ,cakakal cakal cakal!
Saidai tsaki taja ,yina zuba mata jelarsa a ciki tana ƙunƙunai


"Haba bello ,haba ,wannan wani irin wulaƙancine,in baka jinyi kawai ka zaremun a jiki in haƙura...amma ji gindi laushi tuɓus kamar lagwani!...haba!"

Ƙaimi ya ƙara yina zillo "shikenan uwalele zan maki mai daɗi ,aike ɗin tawace ..."

Bugun ƙofar ɗakin ya sashi kwantawa a cikinta ,tareda jan almurin tsaki .
Shiru sukayi ,ba mai magana a cikinsu ,saidai ma ita da take mutsu mutsu da cinyoyinta ,alamar tana mommotsa gindinsa a cikin ramin durinta...

Daƙarfin gaske aka ƙara dukan ƙofar 
"Wai dan allah waye yike ƙoƙarin ƙure mana daɗi?"
"To ƴar gidan taƙi zama ɗan buɗe ,ƙofar nazo tafiya da mijina,na aza dai kwanana ne ,amma saboda zalunci ya biyoki kuna mun satan kwana ,allah ya isah!!!"

"Ke hausi ki bar gidannan na faɗa maki, don wallahi akan gindin belloti zan iya faɗa da kowa,kema kiyi ƙwacen kwanan nawa ,in yazo gidanki inkin isa ,banxa shashasha ,me jaraban tsiya..."

"Eh naji jaraban ,nagode allah da ban zama harija ba...adai sako mun miji mu tafi...bello...bello zo muje"

Damtse mata baki yayi ya cigaba da sukuwa ,bayason su cigaba da faɗan da sukeyi saboda tunowa kawai da ruwan gindin hausi da yayi a take yaji almurar sha'awarsa tana motsawa,gindinsa na ƙarfi tana murɗewa ,gamida fiddo wasu irin jijiyoyi ciccike da ruwan maniyy

Nitsuwa tayi tana kar6an ruwan lagwadan da yike tsirto mata a lokaci ɗaya yina sossoka mata sirinjin daɗi 


"Bello ka fito ko in tara maku jama'a"
Cikin muryar wacce ke cikin shaawa take magana

"To er baƙinciki madaran ne bakiso ayi mun ɓarinsa ko yaya...kije yanzu zan turo maki shi jarababba"
 
** 

Tunda ummi ta koma gida taƙi kula kowa har ummanta,ita sam ta kasa gane laifin waye a tsakanin iyayenta ko kuma su?
Abbanta bai damu da basu abinci ba,kansa da cikinsa kaɗai ya sani ,su kuma kowa shi ke cida kansa a cikin gidan,to rashin ƙana'a ya sa yayyinta biyewa mazan kwararo su ƙwaƙulesu su siya masu abinci,...shiyasa ƴan layi suka saka masu *Karuwan Layi* suna kuwa ya bisu ,hajara da uwale ,ita kenan allah ya tsare itakuma ga nata irin qaddarar 

Ko me zai biyo baya ohooo!

*Littafin kuɗi ,in kinshirya biya ,regular #200 vip #400 ta nan 7782217014,mohammed hassana ,fcmb bank....ko katin mtn ta wannan number 09065990265,in baki shirya biyaba karki biyoni plxxx*


***
Yau saura kwana biyu a shiga *kotu* kuma dukda ummi zaman doya da manja sukeyi tsakaninta da en gidan gaisuwa amma ,a hakan *Hajara keken maza* yau ta nemi chamber ɗin wani private lawyer da akace ya san kan aikinsa ,tanason taje ta nemesa asan ynda za'ayi yabiwa ƙanwarta haƙƙinta....


***
"On my way to Abuja son...amma yanzu gani a hanyar suleja ,zan tsaya gidan wani abokina,ka haɗamun dishes kar ka bar matan nan susan ina gari...
 *Justice Kabir Ahlan me-lafiya* kenan ,Alƙalin Alƙalai na federal high coart Abuja, wanda akafi yiwa laƙabi da *ƙuliya*




*kina zagina Allah ya isah matan Aure zallah*
_Typing ✍🏾_




        *HARIJI*
(Original Romantic love story)



Free page 7&8


*Alheri writers Asso.*


By...Oum Aphnan 


Shiru Adnan yayi ,wanda ƙuliya yike yi masa laƙabi da *son* yina faman jujjuya shimfiɗeɗiyar wayarsa a hannu

Hmm shi ba ka dawo ƙasar nan bane,dad is out of explanation ,bashida yarda at all ,ya ɗauki ɗabi'ar yahudu (jews) gani yikeyi kowa macucine ,shida zuciyarsa ne kurum ,suke yin daidai,amma ace kamana sai na shiga kitchen nayiwa dad abinci sannan zaici? Kurum ya maisheni cook,ko ɗan daudu,kodai menene ban sani ba...

Kiransa da ya sakeyine ya sakashi yiwa bakinsa birki tareda ɗaukan wayar,cikin kumburarren murya ,irin na sangartattun yaran da aka ɓatawa rai yace "Dadd!"
"Son,inajin bazan samu dawowa yauba ,saboda yanzun nan gomnan kuɗi na central bank,ya kirani a waya ,wai *efcc* suna bincikarsa kuma an gano ya kwashi sunanan kuɗi,in short zan tsaya masa a kotu,ina buƙatar addu'arka yanzu zamu wuce *uk* a bankin acan yayi depositing kuɗin ,so inajin sai mun withdrawing kafin zaman kotun ya fara commensing ,inba haka ba is easy ayi trace up

"Oh dad,to yanzu zaka goyi bayan ƙaryane? Sune fa suke kwashe mana arziƙin nigerian "

"Son muna magana ne ,ta wire device,duk maganan mu zai iya zama not secured ,in na dawo zan maka bayani"

** 

Yau talata ,Aka fara zaman kotu, na ƙarar ummy ,mai satan tagwayen jarirai,saidai shari'ar ya kasance a murɗe,kasantuwar hujjar da lawyan me ƙaran ya kawo akan cewa ummi ita ta sace jariran ba masu ƙarfi baneba,kawai shedar takardan hoton ciki ne ,da ya tabbatar matar tana ɗaukeda cikin jarirai biyu duk maza.
Shikuma lawyan wanda ake ƙara yayi opposing ,maganar ta hanyar bayyana cewa ai indai maganar en takardane,cikin sauƙi ake iya manipulating,wama ya sani ko ita matar ne, me haihuwar ta shirya wannan zambar aka ƙagawa innocent ummy...?

A yanxu haka kotu ta ɗaga ƙara zuwa nan da sati biyu,inda aka umurci lawyan me ƙara da ya gabatar da likitan da yayi hoton cikin for more varifications

**
Wannan shari'ar da aka gudanar dik da a ƙaramar kotune ,ya jawo hankalin mutane da dama ,al'ummah sai cece kuce sukeyi,wasu na ganin sharri akayiwa ummi,wasu kuma suna ganin gaakiyar mutumin akan cewa da gaskene ,unguwar xoma suna satan jarirai kuma sune nan ,suka sace mashi jariransa ,for there mere interest!

_Paid book regular payment #200 vip #400 ,via 7782217014 ,mohammed hassana,fcmb or Mtn card via this number 09065990265_

*Ƙuliya* dake zaune a falon gomnan kuɗi ,yina duba wasu office files da ya fiddo masa ,duk a ƙarƙashin bincikensu,desires ɗin son ganin programs ɗin cikin gida nigeria ne ya shigesa ,don haka a hankali ya chanja channel daga *Aljazera*  zuwa *Nta* daidai ana nuna sharia'ar su ummi *life* wanda akeyi a daidai wannan lokacin...

Medicated glass ɗin idonsa me garai garai me tsananin kyau da aka yanka masa a saudi arabia,ya gyara zaman sa sosai ,yanda zai tsaida ƙwarar idonsa akan hoton yarinyar da ake ƙarar .

A take jijiyoyin ƙwalwarsa ya juya ,ya fara hasko masa hoton yarinyar cikin halin tashin hankali ,yina haɗa hoton zuciyarsa da na cikin talabijin ɗin da ake haskowa a yanzu.

*Tabbas itace wannan! her innocent and adorable face without decoration,Bazai iya mantawa ba,her activities concerns is his final considerations ...* 

***
Bello yina fita daga gidan ,kasa wucewa gidan hayan da hausi take yayi kurum sai ya zarce wani masallaci da ake bari a buɗe ya kwanta yina tunanin balaƙin da ya jefa rayuwarsa a ciki...
Sambatu ya farayi yina magana a zahiri

"Oh ni bello,ina zaman zamana da matata,ni mwaɗayin zama da mata biyu naje na ƙaro wa kai na *harija* ganinan kullum cikin ciwon kwankwaso itakuwa ba abunda ya shafeta ,bata gundura ,wannan tashin hankali da me yayi kama? 

Wani ɓangaren zuciyarsa ne ya fara bashi shawaran baragulbin tunani

"To ka saketa mana,tun da ba ɗa ba jika ,ku rabu salin alin ba sagi...nima na huta da kuɗin haya,ƴar jarababbiyar matata ta fiye mun harija!"

Murmushin jin daɗi yayi ,sannan ya sunkuci takalmansa ,ya kama hanyar gidan hayan shi da uwale.
_Typing ✍🏾_




        *HARIJI*
(Original Romantic love story)



Free page 9 &10


*Alheri writers Asso.*


By...Oum Aphnan



A gidakam uwale tayi kwance  tayi share share ,tana faman sharar barci ,batareda ko tayi wanka ba..
Cikin rashin tsammani ta jiyo sautin sa  
Saida tayi wani irin tambul sannan ta miqe zaune 
"Au harka dawo? Er banza ai dama ba abunda ta iya sai 6a6atun jaraban a Baki ni d'in dai, nice matar gaban goshi...

Yawun bakinta ne ya qafe sakamakon miqo mata farar takarda a kanannad'e da yayi 
 

Washe Baki tayi " woo ni kace mu fara bishasha mijina ya had'u da mutanen arziki sun washeshi ,belloti waya baka takardan office?"


Banza yayi mata ya dad'a turo mata takardan

Zuru tayi masa da ido ba tare da ta kar6a ba Cikin mamaki a ranta tana raya to me ya canja shine?

" Amshi mana "
Ya bata umurni cikin d'aure fuska da mugun tsawa

A lalace tayi magana kamar wata doluwa
"Ha'ah to Na mene ne?"

"Ki amsa in kinje gida kya bud'e ki karanta

Wallahi kuwa ban kar6a sai ka fad'a na menene ko kuwa ka fitarmun a daki in cigaba da barcina mai dad'i

" to na sakin ki ne"

Zabura tayi ta miqe tsaye tare da dafe qirji
"Saa?.?

" saki"
Dariya ta farayi Kamar ta6a66iya "Ayyah ai tsakanin ni da kai babu saki,wasa ma kakeyi to saki da nayi maka mene ?

" kurum Na gaji da hajircinki ,kije can abi wani sarkin

"Mtswww to ai ban saku ba , ka saki banza wallahi ,kai kayi kidin ka kuma kayi rawanka...allah yaso ban karanta ba ,sai ka tafi da sattaccen gwuiwa"


"Ke jahila bari to in fad'a maki da Baki ،ni bello Na sakeki saki ...


" a'ah karka furta ,wallahi bello zamu hau sama mu fado kaji Na fad'a maka

"Nasake ki saki daya KI tsireni,Ina zan zauna mace kullum tana rarikeni a gado in qare da basir da shan tsumi,ai wallahi sai kin tafi...


Wani gigitaccen qara ya saki Wanda ya maye gurbin maganar da yikeyi
Sakamakon muciya da ta gicciya masa a Mara 


A guje ya dafe wajen yina kururuwa gamida salati
Wayyo allah ba shikenan,ta dagargaza abokin aikin,allah ya isah uwale kin cutar da hausi

" badai takan wannan jijiyar bace ? To gwara in dagargaza duk mu rasa da in tafi in barwa hausin tana kwasan lagwada ni da zawarci"

Biyo ta yayi zai hankadata waje yina tsiya harda gore gore


Uwale dake riqe da kugu jin yina surutai yina nufota ya tabbatar mata da bai daku ba

Aikuwa kafin ya qarasa tai kukan kura ta damtsi abar taringa ja tana lilo 
Aduniya ji yayi kamar zaa zare masa rai 
Ihu ya ringa kwararawa yina Neman gudunmawa

Da gudu matan gida suka hankado d'akin,ganin hannunta kam akan mazantakarsa tana lilo, ya firgitasu lalle uwale za ta kashe rai suna Cikin gida

Duka suka rufeta dashi ,kafin da qyar suka qwaceshi
Rikicaaa ya watse can gefe yina ihu yina ,uwale Na sake ki *saki uku* Ashe dama ke makashiyace ban sani ba...allah ya isana...


Kukan kura tayi tana qoqarin cinmasa ana rirriqesa
"Kubarni da ja'iri bakinsa bai mutuba ai "


***
Matan gida Koran fata fata sukayi wa uwale ,don su Kansu sunyi murnar rabuwar bello da uwale ko sa samu suyi tarbiyyan yaransu lafiya"

Bello kam saida aka dangana shi da gadon asibiti waje ta salu6e ta kumbura tai sintsir hausi ce me jinya itama tanayi tana allah shi qara tsiyar qarin aure kenan yau wa gari ya waya?akan aurenka da uwale ba tozarcin da bakayimun ba ,yanzu kuwa da nayi haquri gayinan duk allah yayi mun maganin Ku INA kallo"


"Ke dai hausi karki since ladanki,yin jinyar nan kikeyi don allah...

***
*Tuna baya*


Tunda bello aka tsaida ranar aurensa da uwale ,hausi take ganin rawan kai nau'i da suffa ,a lokacin suna gida iyayensa mamanshi ta ware masa fili tace yaxo ya danyi ginin qasa a lilli6e da sumunti ya kintsa matansa waje guda 
Haka kuwa ya tarkata jarinsa ya qera gini lokacin biki aka sha biki...ranar kuwa da ango zai shiga daki abokansa Na kawosa suka shige d'akin uwargida su gaisa kafin su shigo...shikuma ya shige d'akin amarya ,ya ajiye kazar angwancin zai dawo gurin abokansa .saidai zumbur uwale ta miqe.

" yoooo INA kuma zuwa?
..Wai zan yowa abokaina jagorancine suzo Ku gaisa,kuma a taraku ayi maku fad'a da er uwar zamankii kuma babata da safe zata kuma sasantaku..

Tsidik ta mike ta warware mayafi ta gyara zaman shi aka

"To mu tafi d'akin hausin tare.. yaudai ranana ne ban bari aci min ko minti"


**
Duk nasiha da ban Baki abokansa sunyi masu itadai hausi batace komai ba
Da zasu tafi tayi masu godiya itama ta mike zata shige uwar d'aki

Sigina da ido uwale tayiwa bellon

Saiga bello Cikin rawar murya yina kiran abokansa da hausin wai su daddawo

"Yawwa hausi kwana nawa zanyi a dakin uwale?

" kaji wani rainin aqalu...adadin kwanakin da musulunci ta tsara maka mana kwana bakwai..."


"Haba hausi bansanki da baqin ciki ba. Ke kuwa ba tun kafin auren nan ba kince zaki qara mun kwanaki ba ...don allah jama'a Ku bata Baki


Ya juya yina kallon abokansa
Sakin Baki hausi tayi cikeda mamaki
Lallai bello ko yanzu ya nuna mata yayi aure

" hummm shikenan Na qara maka sati biyu aci angwanci lafiya 


A tare uwale da bello suka amsa da amin ,uwale harda godiya 
Suka miqe suka tafi,itakuma ta shige uwar daki Cikin rad'ad'in 6acin rai 

Yanzu shikenan Dan majalisar tarayyar birnin wandon da Nike taqama dashi ya zama mallakin mu mu biyu....


***
*Abun dariya yaro ya tsinci haqori*

Tun ranar da bello ya tare da uwale kullum bello akan network yike ,kwana hudu cur baya barci ,dare farai ana abu d'aya . tun yina Na marmari yanzu ya koma yin Na wuya 
Gashi ta daina barinsa fita,ko d'akin mahaifiyarsa ya shiga saidai tsidik kiga ta banko labule ta shigo itadai karya Dade yazo a cigaba.


Bello kam ya shiga tashin hankali kullum yawo da zariyar wando kacau kacau a hannu ko daurewa baya iyawa 
Hutu daya yike samu lokacin sallah..aikuwa lokacin zai gofana sujuda yina rokon wa uwale barci ko ya samu ya huta

Shedanci da karuwanci kuwa iri da kala
A baya babansa ita tasa yayiwa hausi kishiya saidai yanzu duk inda ta zauna sai tayi gulmar su
*littafin kud'i at regular 200 VIP 400 ,plz serious buyer kadai zasu biyo mu  din jin yanda zaki biya plz.   ,09065990265*

"Allah ya hada Dana da me farar qafa duk ya karkad'ar da komai nasa ya aurota bata tsinana masa komai sai karuwanci da suke isana dashi.. Na qwace huwaila ersa a hanun uwarta na bata kyauta amma da shike ba diyar arziki bane dare nayi zata turo mun ita su rife qyaure garamm
Bazakiji motsinsu ba sai wajen  shad'aya shaura na safiya sannan zakiji qoshiyoyi suna qara a cikin faranti a dole suna karyawa
Da murya qwarqwar irin na soyayyun nan da suka tsofe a gida zakiji tana gardama dashi


_Ahh ni Wallahi na fika loma...Ah lomana yafi naki_
To wannan tsinewar yazo qarshe yanzu nan zanje inyiwa tufkar hanci"

Ta dasa aya tana kallon qawarta sala mai waina,ta zura mata ido mai ma'anar domin gyara ko shawara...
_Typing ✍🏾_




        *HARIJI*
(Original Romantic love story)



Free page 11&12


*Alheri writers Asso.*


By...Oum Aphnan 

*Masu zagina na barku da illalah akwai madakata ,so if u lyk ki cigaba da zagina ohum bayi tsiro 🤷‍♀️Amma ki sani Bana fada a social media ,don't allow me to start ta kanki....oh allah is it by force ehennn?so oum Aphnan ta dasa alkalaminta no going back ,so don't exhaust ur time jareee🤥*


Ana qare qarar su ummi ,en sanda suka taho da Ankwa suka umurceta da ta miqo hannu,a sagala mata a wuce da ita gidan yari zuwa lokacin zaman kotun na gaba....

hawayen bakin cikine ya fara tsatstsafo mata a kwarmin idon ta,talaka! Talaka bawan allah ,ace yau duk bautar da tayiwa likitocin asibitin nan ba Wanda zai tsaya mata? Haba wato kowa yina tare da Kaine zuwa wani lokacin gazawa. 


Girgiza kai tayi kurum ta miqa masu hannun suka saqala mata ,er sandar haka ta shiga ingixa qeyarta tana tangadi ,tamkar zata kifa


A tarikhin rayuwar ummi in ance mata wani rana zaizo da za tayi abunda za a kaita koda police station to zata qaryata,to bare wai gidan yari ! Ya ilahy😥


***
Quliya ,bai cire idonsa akan talabijin ba,saida aka nuna inda aka hankada keyar ummi cikin motar en sandan

Wani kakkauran numfashi ya furzo zuwa waje mai d'umin gaske

A take ya d'auki wayar salulansa commissioner of police ya kira ,bugu biyu ya dauka ya soma gaishesa cikeda girmamawa

A gaggauce ya bashi umurnin dakatar da yaransa ga maltreating din ummi da sukeyi
Kuma a wuce da ita headquarters dinsu,yanzu nan zai turo lawyansa na musamman don a daukaka  qaran zuwa federal ,inyaso sai idan sun nadi sahihan bayanai a bakin ummy a maida ita gidansu safely


***
Qarfe biyu da rabi na dare a birnin Abuja, Nigeria

Matasane kusan su biyar suka fito daga cikib wani club da naga daga sama an rubutun sunan da golding blue light kamar haka *Recreation club* 


Wani matashin yaro da bazai Gaza shekaru ashirin da tara ba ,ya fara danewa Bayan wata d'irmemiyar mashin Wanda ake tseran gudu da ita ,A qiyasin kudin Babur d'in kuwa takai miliyon takwas

Sanye yike cikin gajeran wando da singlet mai roba roba da ya dace da hadadden fatar jikinsa mai dauke da lufluf  din kwantaccen gashi,kai da gani ba tambaya kasan yaron inba balarabe bane to tabbas ya had'a tsatso da larabawa ,tun a yanayin layalayan gashin kansa da akayi masa askin funck ya saisaye wajen qeya ,ya tarashi cukus ta gaba
Sai gashin gemu da ya Tara cunkus har kusan saman kirjinsa tamkar jikan sheqau
Da gaske kallon farko xaka aza cikakken mutum ne da zai kai shekaru talatin da biyar haka,duba da tsuvurin gemun da ya bari ,sai yana taqadaranci ne ko kuma yina zubo wauta zaka gane yarone danya sharaf


Da fofoti suka fito club din shida abokansa, alamu ya nuna su din gayune kawai amma basa shan komai ,inma da abunda ya kaisu club din to bai wuce kallon rawa ba da rashin ji irin na yaran manya da suka saba da rayuwar qasar waje


Wata wargajejiyar mashin mai fad'i da yawan fitillu ya hau ,sannan ya maqala hulan kwanon dake sagale da hannun mashin din

Wata irin keyy ya sakarwa mashin din kurum ya fara cin taya ,kafin ya fice da gudu giyan qarshe


Ihu sauran samarin suka saki ,suka dafe mashi baya a tasu mashinan
Suna kiran sunan sa tamkar Wanda suke filin tseran gudu ba kan kwaltan filin tarayya abuja suke ba a wannan daren ,sunadab da shiga uturn din da zai dauke hanyar Asokoro yaji tayarsa na gaba ta caki wani abu a take ta fara tangal tangal

Unknown to all of them fataken darene sukayi target dinsu tun fitarsu 

Yina ankarewa da hakan ,kurum ya fara daddanna wasu wurare ta gaban mashin din ,a take mashin din ta fara wani irin qara tana jajjan kacocin mashin din tamkar zasu farfashe,saida ya gama daddanna komai sannan yaja burki ya tsaya


En fashin da ada suka daddaga bindigoginsu ,gamida saitin tayoyinsa ganin ya yi saranda ya tsaya yasa suka sauke hancin bindigogin suna kallon qasa ,a gadarance suke qarasowa kamar Wanda suke falonsu


Saida sukazo dab da shi kurum sukaji sautin woyyyyyyy
Saidai sukaji mashin dinsa ta fyalla da gudu ,a take suka fara masa 6arin alburushi saidai Ina ,har tashi sama mashin din takeyi in sun saita sama ya dawo yina gudu a kwalta

Abokansa ihu sukaeyi  " *Adnannnnn* ka tsaya kudi ne za a basu..."  


Basu samu cafkesa ba har ya shige get d'in dake kewaye da gidajen anguwar gabad'aya Wanda manyan sojoji maras imani ke gadinsu,amma saboda kowa yasan *Adnani* baya harkan qoro yasa in har yike qasar ake barin get din shiga unguwar a bude da zaran zai fita yawon darensa kofa a bude take....

Da hannu daya yike murza hannun mashin din sakamakon hahharbinsa da sukayi a hannu da cinyar qafarsa ,gudu kuwa da tayar baya kadai tsabagen gudun tashin hankali, don haka suna ganin ya shige sukasan ya tsira 
Don haka a karce suka juyo suka tasa qeyar abokan zuwa ma6oyansu dasu

***

Adnan kuwa Bai fara jin ciwoba saida suka rabu da en fashi ,ya kasa qarasawa gida saidai aka qarasa da shi 

Gidane tafkeken apartment mai daukeda 6angarorin matan aure hudu ,da qawatacce daga tsakiya wanda ya kasance Na me gidan ne,sai kuma 6angaren mazan gidan su biyu Adnan da Arif dan shekaru sha takwas


Zakayi mamakin duk girman gidan yara hudu tak mai gidan ya Haifa maza biyu mata biyu ,Sai matan aure uku,d'aya bayarbiya daya banufiya d'aya Igbo 


Zaman kishi
Tunda aka shigo da Adnan gidan ba mata daya da ta fito a cikin mata ukun da suke cikin gidan

Tun dare yike burgima a cikin jini yina ihu amma ba mahalukin da ya fito ,ciki kuwa harda irfan qaninsa ,kuka adnan ya ringayi yina dakacen rashin mahaifiya ga mahaifinsa ba mazauni ba ,a gaban qofar d'akin quliya ya kwana cikin halin tsananin jinya... 


***
Sala kam gum tayi da bakinta don kuwa ance fadar da yafi qarfinka kamaisheshi wasa 
Kowa a garin nan yasan sanda tayi tashen quntatawa hausi ,taso ya auri uwalene su had'u suyi ta ganawa er tahalika azaba ,sai tsamiya ta juyewa mujiya...don haka haquri tayita bata hardai ta mike ta tafi.

***
Yau qarfe takwas na dare duk su bello sun hallara a tsakar gida a babbar tabarma suna cin tuwon dare 
Itakuwa ,uwale sai mutsu mutsu da cinya takeyi tamkar Wanda ake mintsili
Don haka sai zungurar bello takeyi da qafa a dole ya tashi su tafi daki.
Baba tana lura da ita ,don haka sai tura mata sakon harara takeyi ,amma ina aikin banza batama San tanayi ba 


Shikuwa bello yina lura da haka ,gabansa ya soma bugu dum dum,kwata kwata kwanansa goma da aure uwale amma harga allah tsoronta yikeji ta gama qare masa ruwan kai


Ana cikin fira hausi tayi miqa tai masu sallama ta wuce daki,mintoci kadan bello ya mike tsidik yayi d'akin hausi ya maida bida ya kulle 
A tsorace ta fito tana qwala kiran waye tana gyara daurin kirjin da tayi

"Lafiya bello? "
Tsaki yaja ,kafin yahau sababi

"Yau naji ikon Allah mutum da gidansa don ya shigo d'akin matarsa to meye ba tambaya...amma tunda kin tambaya kwana nazo yi a dakinki".


" wa??? Ai wallahi saika koma d'akin amarya ,kaifa kacemun in maka qari,kaje can a cigaba da gwangwajewa a gado,inma ka cinye kwanakin da na baka ganin dama nane in qara maka wasu kwanakin"


"To wallahi baki isah ba ,na gama lissafi yau kwananki ne a dawo kwana bibbiyyu ,haba hausina ki tausaya mun kefa tawace ,wallahi matarnan zata kasheni ne ,ni tsorona ma in batada kini da mayu? Saboda dare firrr fa bata barci saidai tayita cinyeni "


Qunshe dariya tayi tana jin dad'i "cinye ka kamar yaya?

Bai bata amsa ba sukaji bugun qofa  

'" Belloti fito muje dare nayi..." Sukaji muryar uwale daga waje ,yina mata magana Cikin magiya


"Don Allah kice na samu barci"

Uwar d'akin hausi ya zunduma da gudu ,yaje ya matse a lungun gado


Bude qofa hausi tayi tana dariya "a'ah amarya ce? Bi angwan naki gayican yayi uwar dakina


Aikuwa a hasale ta shige har tana tuntu6e da qafar kujera 
" haba bello amana ta zaka ci?"


Daura hannu yayi aka kamar zai zunduma ihu, itakuwa hausi sai dariya takeyi harda dafe ciki 
Cikin maraitacciyar murya ya fito ta tasashi kamatr danta suka tafi

*Hmmm Naji qorafinku ,in a real sense nayiwa kaina alkawarin taqaita komai sai na gama free page ,SBD still enmata na karantawa ,amma in an gama matar auren da ta biya kudinta ,itace keda riba*


Tambaya wai meneene banbancin hausi jarababbiya da uwale harija?


_Harija itace macenda bata gajiya da gado ko kadan ,kuma zata iya raba dare kullum ana cinta kuma tana k'iba ,sannan ita sha'awar ta guntayene ko yaya aka caccaketa za ta samu gamsuwa saidai anjima kadan wata sha'awar zata bijiro mata kuma bata iya haquri sai an cita....... Jarababbiya kuwa ,duk in ta samu🍌so take ayi mata cin raga raga daganan zata iya daure shaawarta koda bata samu ba itama tanada wuyar kawowa amma in bata samu ba tanada haqurin rashinsa_



*###  HARIJI🍌👅* 
Sunan star din littafin mu wai waye shine? Wani rawa zai taka har ya taka matsayin wannan sunan ?
This is just an introduction bamu fara wasanba ,akwai cakwakiya gamida zubar kwalla😭don't miss ,rush and confiscate ur copy since from now 
@ Affordable regular #200 VIP #400
For serious buyers 
7782217014
Mohammed hassana
Fcmb
Or
Mtn card  tru 09065990265
_Typing ✍🏾_




        *HARIJI*
(Original Romantic love story)



Free page 13&14


*Alheri writers Asso.*


By...Oum Aphnan



Suna kaiwa bakin ƙofar ɗaki,ya saka sawinsa zai shiga ɗakin baba,dake leƙensu ta saƙon ƙyaure ta ƙwallawa bellon kira,Waigowa yayi da sauri ya buɗe bakinsa zai amsa kennan, ta saka hannunta ta damtse masa baki ta hankaɗasa gaba ɗaya,cikin ɗakin ta mayarda ƙofar bummm,ta rufe

Waigowa yayi ya kalleta "me kenan haka uwale?" 
"Haaah ya kuwa? Taci lokacinta yanzu kuwa lokacina ne"
Tana magana tana kwance zaninta ,dama bakomai a jikinta daga ita sai ɗaurin ƙirji sai hijab da ta saka .

Zuwa tayi ta faɗa jikinsa tana shafa masa gashin gemu ,tana amfani da halshenta tana lashe ƙasan maƙolloton wuyarsa ,a take tsikar jikin sa ya fara tashi ,haɗe bakinta waje ɗaya tayi,sannan ta ɗaura akan *Adam's apple* ɗinsa ta fara tsotso ,cikin passion ,tana mommotsa gefen wuyarsa tana wasa da hannuwarta a ƙasan ƙeyarsa .

A gigice ya tallabota sosai ,ya fara lalubo na shanunta yina matsawa a hankula ,Da sauri yike noƙe wuyarsa saboda waiwayi da maƙollotansa ke masa yina up and down.


Murmushin jin daɗi tayi ,yanda taga ya fara amsa tayinta kuma ya manta da kiransa d baba tayi.


Sosai suke murzan jikin junansu ,a yanda suke a ƙasan ledar tsakar ɗakin ,haka ta kwanta ya fara cinta bil haƙƙi....

Kafin safe saida sukayi round biyar ,in sun huta ayi barci ,cikin barcinsa haka zaiji tana lalubar 🍌 ɗinsa ,in yayi kamar zai kanne saidai yaji tana tsotseshi da baki,dole zai daɗa yi mata ko ta barsa yayi barci,amma suna barci bata awa biyu zata sake farkawa...

Lokacin sallan subahi,sunajin baba ,tana ta ƴan tarinta irin na tsoffi tana Alwala ,sukuma sunajan aiki,jin shiru bai buɗo ƙofa ya tafi masallaci ba ,yasa tazo ta fara ƙwanƙwaso masu ƙofa...

A ciki ciki tayi tsaki ,ta kewaye hannunta akan ƙugunsa tana shafa saman maransa ,haɓarta akan kafaɗarsa...

A sanyaye yace "Babaaa,Antashi?"
"Allah ya tashemu,dama naga baku buɗe ƙofa bane har an shiga masallaci"
"To mun gode"


Ta juya ta shige ɗaki tana ƙananun ƙorafi,a ranta 

Bello motsawa da ƙafarsa yayi yinason miƙewa


"My belloti loveeeee"ta faɗa cikin sigar kirsa da kashewa ɗa namiji jijiyoyin jiki.
Can ƙasan maƙoshi ya furta "umm" 

"Belloti zan shaaa🍌" 

Bakinsa rawa ya kamayi yina son fita masallaci amma uwale ta kanainayesa "bari to inje sallah"

A shagwaɓe tace "belloti sai fa kaje wanka ,to mu ɗanyi sau ɗaya ,sai kayi wankan gabaɗaya

***
*ƙarfe takwas da Arbain da biyar*

Fitowa ɗakin yayi da gudu da rigarsa saɓe a kafaɗa ,yina jan ƙugun wandon sa bai tsaya gyara zariyar ba...
Janyosa takeson yi amma yina ƙoƙarin ficewa

"Don allah bello"
"Inkin isah inci wuta yau a ɗakin hausi zan kwana ai kin cinye ranarki,kuma kin amince in na maki sau ɗaya zaki barni inje to meye kikeson maida bara bana???"

"Wayyo allah ai ita hausin ta barmun,to ni ban yarda ba,ya faɗa yina zare mata ido...

Duk fitowa sukayi suna kallon ikon allah

To sakarshi muguwa,allah ya yaye mana masifa " cewar baba tana zare mata ido

Sassauta hannunta tayi akan bakin wandonsa data cikuikuyo,tana ɗan jin nauyinta

"Kaikuma zo ka wuce soloɓiyo"
Sunkuyar da kai yayi ya wuce ɗakin hausi.

"Karka shiga bello,wallahi kana shiga saina ƙona gidan nan,tunda ba ranar ta bane"

"Kika gamin almura! Wuce ka shige in gani,dama jiya sarai na ƙwafeki a raina ,baƙar daga wato ke so kike ki rabashi dani uwarsa ko?"
**
Hijabinta ta ɗauka daga ƙyauren ɗakinta tayi hanyar ƙofar gida, da gudu tana zubar da hawaye ,tana ƙissimawa a ranta gayican bello na kan hausi , fetur ɗin ɗari biyu taje ta siyo a gurin ƴan bunburutu .

Tana dawowa ta ɗauko ashana ta fara shesheƙawa duk garukan gidan har ɗakin babaaa

"Yau saidai duk mu,mutu har ke da kika goye bayansa"

Salati babaa ta saki ta ɗaura hannu akai tana kururuwar neman agaji gurin maƙwafta,ganin an fara bunbuntowa yasa ta ƙyasta ashanan ta cilla ta windon ɗakin hausin...

Da gudu bello da hausin suka fito dukkansu tsirara,sai zanin gadoda sike ja ,suna  rufe tsaraicinsu

A take wuta ya 6arke ,kujera ɗan tsugunu ta samu ta aje can ta wajen zaure ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya tana kallo wuta na tashi.


Da ƙyar aka iya taran wutar aka karkashe...
Dukan uwale aka somayi ,saidai a take bello tausayinta ya tsirgu a ran sa.
"Allah sarki sanadiyyar kishina ne ya kaita da aikata wannan abun bisa rashin dogon tunani,ku ƙyaleta ni zan hukunci da kaina"


"Awww,bello abunda tsinanniyar yarinyar nan tayi maka batagani ba? To wallahi yau yau saika fice mun a gida da duk matanka ,kafin cikin dare ta banka mana wuta ,infarka in ganni ina amsa tambayoyin mala'iku...


*Paid book @ regular #200 vip #400 via 7782217014,muhammed hassana ,fcmb  .....or mtn card tru 09065990265* 

Sanadiyyar koran da babaa tayi masu yasa bello neman gidan haya kenan ,ya kuma rarraba masu gidaje,saidai duk wainnan tsirfofin na uwale bai taɓa ɗaga masa hankali ba sai yau ,da yaga tana neman guntile masa Alhajin sa🍌gabaɗaya 


Sharce zufa yayi tunawa da wa'innnan incidence ɗin dama sauran.Atake ,yafara ƙwallawa wata nurse kira 
"Nurse ɗan yimun fifita don allah ,kuma a ƙarawa asibitin nan tsaro,inma da hali a kira ƴan kwana kwana,duba da yuwuwar gobara a cikin Asibitin nan....
_Typing ✍🏾_




        *HARIJI*
(Original Romantic love story)



Free page 15&16


*Alheri writers Asso.*


By...Oum Aphnan 


Cikin hukuncin Allah da taimakon ƙuliya ,komai na case ɗin ummi ya warware,kuma an gano duk Abunda ya faru,ya farune bisa kuskure,yanda kuwa abun ya faru shine ,a lokacin da sukaje scan ɗin,da shi mai scan ɗin yayi ya fidda result sai ya aiko wani ɗan practical ,yakaima meyin typing result ɗin da printing yayi,sai mistakingly ya saka na wata anata...Ummi taji daɗin bayyanar wannan gaskiyar batun kukan da ta jima tana riƙewa ne ya samu damar kuɓce mata a yau...godiya kam ,lawyan da aka haɗata dashi ya shata kamar mene ,saidai taso tasan wanda ya taimaketa amma hakan bai samu ba.


Two weeks later
Saiga sanarwa daga kotun ƙoli na ƙasa ,tasa acikin dokokin ƙasa ,ƙarƙashin nurses and midwifery council Amendament list ,cewar _"Duk wata nurse/midwife da tayi attending haihuwa ,ta tabbatar ta nunawa uwa/mazumuntarta jaririn cikin jininsa da cibiya tun kafin a fidda uwa,don sauƙaƙa faruwar matsalar,zargi gameda satan jarirai,koda bata hayyacinta ku ɗaketa zafin duka ya dawo da ita hayyacinta ,sannan ku nuna mata"_

Mamaki ummi tayi ,wai takaina ne aka zartar da wannan dokan? Who am i, in nigeria??

***
*Ƙuliya* bai samu damar ganin plate disc mai ƙunshe da duk videon abubuwar da ya faru na shari'arsu ummi ba, saboda ,matsalar rashin lafiyar Adnan daya dama masa lissafi.
Don A halin da ake ciki ƙaramar matsala ta zama babba,bayan fidda bullet ɗin dake cikin jikinsa angano ya kamu da cerebral malaria,ga seizures wanda yayi leading ɗinsa into comatous state.
Yanzu haka suna wani Asibitin kuɗi mafi tsada a birnin abuja,wanda akowanne rana suna cin miliyon ɗaya da rabi ,na managing patient.

Saidai rashin canji a lafiyar Adnan ,yasa ƙuliya yanke shawarar fitar da adnan zuwa Indonosia,saboda akwai wani chinese da akayi masa tallansa akan ƙwarewarsa wajen treating irin disease condition ɗin Adnan ɗin. 


**

*9 na safe  Kelina Hospital gwarinpa Abuja*


Adnan kwance yike unconscious a kan hospital bed din quliya yina zaune akan kujeran gefensa yina shafa sumar kansa yina tofa masa addu'ar dik da yazo bakinsa, tun yinayi a 6oye har ya farayi a bayyane

Hajiya Adama (Banufiyar matarsa) ne ta taso tana gyara mayafin kanta "Alaji sanda fa aka kawo son daga yawon dare yike ,so be kamata kai fushi damu don bumuyi attending dinsa da wuri ba,kasani ko muna barci ne? Kayi mana kyakyawar fahimta Yalla6ai...kuma tunda son yakai wa'innan kwana kin yina coma state, y not a maidashi gida ayi masa na Hausa! Kashe kudin yayi yawa ,hospital d'innan akwai tsada aqalla you spent kusan 5 million a kwana ukun nan , in akayi converting dollars din da kayi masu payment zuwa naira.kar kudinka su qare a banza...


Rumtse ido yayi Cikin dandanan 6acin rai,har yinajin d'aci d'aci a makoshinsa


" Adama out from here!"
Ya bata umurni Cikin hargagi na Wanda yike Cikin tsananin fushi


Sototo tayi bata kuma motsa ba
"Adama ki fita kina irritating d'ina.Adnan shine kadai hope d'ina a yanzu"


"Amma Alhaji ka duba kudin da ka kashe,kuma ba asan Wanda zaaci a gaba ba ..."


Ke,wai ina ruwanki da dukiyata? Ke sanda tsohonki yayi jinya how many millions na kashe a Tanzania ?

Rau Rau tayi da ido kamar zatayi kuka
"Alhaji harda gori?dadin ta dai baban nawa ya rasu sai ka bishi qarqashin qasa ya biyaka...amma daga gyara kayanka?
Ta qarasa magana muryarta na Neman shaqewa


Yes ke kikaja ,kuma akan son zan iya qarar da duk abunda na mallaka a duniya

" ai sai ayi mu gani in tusa zai hura wuta ,a gama wahala ya qare ya mace"...


"Ohhhoooo thank you Adama da kika fad'a mun qudurin ki akan son,to wallahi in adnan ya mutu sai nayi qararki, da shedar maita kuma saina tabbatar duk tsatsagun zuri'arki sun wuce jail...


Nnenna(Igbon matarsa) had'e kai da (yaroban matarsa) Abike suna gulmar ita adamar da turanci


" Eh matar so yau Asiri ya karye yalla6ai yayi mata fad'a... 


Kallonsu tayi ta tsage da kuka, ba fadar da yayi mata yafi mata ciwo ba ,ya tankacin yarfata da yayi a Cikin kishiyoyi. 
.
Kallon su dukkansu yayi ,sannan ya korasu duka waje cikeda sababi yina rokonsu karsu sake zuwa masa kurum.

***

Alhmdllh ,tafiyarsu madam Nnenna ba jimawa saiga yatsun qafar adnan ya fara motsi ,lokacin quliya yina duqe yina karatun Quran a kusa da kansa ,Cikin nutsatsiyar murya 

"Dad helppppp!"

Kalmar da ya doki tympanic membrane dinsa kenan ,Cikin karadi na Wanda baya a hayyacinsa

Hakan ba qaramar tsoratar da quliya yayi ba

Da sauri ya duqo gurin kunnensa yina rad'a masa Kalmar ,Cikin dakiyar rai,ya rigada ya cire masa rai kawai da rayuwa,all his thought mutuwa zai yi
Sosai hawaye ke fita daga idonsa ,yina masa fatan haduwa da malaikun rahmah


Daga office d'in Team b,suna kallon abun da ke faruwa ta system dinsu ,don haka da sauri suka yi rushing zuwa wajen su cikeda murna

***
Saida ƙuliya ya idar da sallar wadha ,kuma yayiwa allah godiya a sujuda da ya farfaɗo masa da yaronsa cikin ƙoshin lafiya,sannan ya samu damar kunna wayoyinsa ,yina duba duk  saƙonnin da aka tutturo masa ta cikin email da sauransu,saida ya ga Amandement ɗin nurses and midwifery council of nigeria ,sannan plate dics ɗin shari'ar su ummi ya faɗo masa a rai.

A nutse ya ajiye wani er ficilan caxbi mai kyau,yina ɗaukan ido ,yaje gaban wani cupboard ya ɗauko disc ɗin,ya jona a laptop ɗinsa dake kan gadonsa ,ya kulla yina kallo daga inda yike zaune akan praying mat ɗin da ya idar da salllah...shariar ya ƙayatar da shi sosai,kuma sosai Tausayin ummi ne yaji yina addabarsa ,wanda ya kasa gane a wani mizani zai ɗaura, *Tausayinta yikeji? Ko kuwa soyayyarta ne* 
Tabbas wannan abunda yikeji ,yafi kama da ace ,soyyayartane ya daɗa tsirga masa a rai,Saidai zullumine ya bai baye masa rai a nan take yaji Zuciyarsa na harbawa fat...fat... tunawa da zallar ƙuruciyarta ,anya zata soni?? Anya zata iya zaman kishi da mata irin mata na??? Kai da kamar wuya gurguwa da auran nesa!!!

Sosai kansa ya ɗauki chaji amma kuma ,yina wani tunani sai yaji sanyi a cikin ransa ,a hankali ya tashi ya rufe laptop ɗinsa ,yina zancen zuci a hankali


*This is the right time ,that i ought to tell you who i am,My real feature i mean*


**
Sauƙi Alhamdulillah jikin Adnani,sai kyau yike sake yi,saidai komai nasa sabo ya zama ,tindaga cin abinci,tafiya ,magana ,kai komai saida aka koya masa 

Ƙuliya yayi farinciki da hakan ,don haka yau ya ɗauki aniyar tafiya *Kano* don cika daɗaɗiyar ƙudurinsa na kusan shekaru uku da suka gabata... 

*Ɗorayi ƙarshen waya, kano Nigeria*


Yau gidansu ummin ,tsit yike duk ma zauna gidan sunfita Neman abunda zasuci na rana yayi saura daga ummi dake zaune tana dakan qulin da zatasha garin kwaki,sai kuwa bazawara uwale ,Wanda zuwa yanzu ta goge mayukan bleaching take shafawa na mutuwa,tayi fara tarr kamar takarda ,kunnenta huji biyar duk ta jeresu da dan maqale sai can saman kunnen ta huda daya ta saka azurfa ,ita a ganinta gayune batasan en mad'igo ke sakawa ba

Ga hancinta tasa hajara (keken maza) ta 6ula mata huji har biyu a hanci guda d'aya, ta zura masu siraran abun hujin hanci ja da fari 


Bakinta kuwa haqorin hajjine sama golden qasa fari,wani mugun qamshine ya doki hancin ummi ,Wanda tsabagen qarfinsa har yina mata d'aci a maqoshi

Fitowa tayi Cikin shirin fita tasha gayu Cikin pencil siket na atamfan roba, ta buga daurin ture kaga tsiya,qafarta takalmi toms saidai ta sakama qafa daya sarqa sai walwali yikeyi


Kallon ummi tayi ,ta kya6e fuska ,sannan ta rataya Jakarta ta sa6a mayafi a kafad'a.
"To hajiyan en gida mu mun fita bid'a addu'ar babban mutum ,mai babban aljihu

Kallonta ummi tayi taja tsaki
" allah ya tsari gatari da saran icce wallahi da in maki addu'ar Neman kwarto mai kudi gwara in yiwa kaina fatan cholera"


"To dussa rufe mana massai(bakin ummi take nufi da toilet)
Sai naga ke da kika qi wayewa ,sai an magana kice heeeeee aure zanyi...banza haryau ba mashinshini kinyi badago kamar daddawa a kasuwa...


" Anty uwale don allah kije abinki"


Yanzu kuwa ,aini fita ta gani ,kinga alhaji maiwada ma ke kirana ..
Ta soma magana da kanta tana latsa wajen green na qaramar Nokia ,alamar dauka


"Rabin raina.. Antashi lafiya,ya kwanan kud'ad'enka...
Da sauri ta yi hanyar waje tana d'agawa ummi hannu alamar ta tafi ,tana cigaba da waya da Wanda ta kira da alhaji mewada



*Wannan shine page din kusa da qarshen na kyauta ,in baki biya kudinki ba hanzarta biya ta 7782217014 ,fcmb, Mohammed hassana ko vtu da MTN card ta 09065990265,nagode masoyan Amana*
_Typing ✍🏾_




        *HARIJI*
(Original Romantic love story)



Free page 17&18


*Alheri writers Asso.*


By...Oum Aphnan
    Marubuciyar
*Bagidajiya*
_Laylerh_
*Jarababben Namiji*
Indo maqata
*Ramuwar gayya*
Qasaitattun mata
*Rayuwar Afredarh*
Namijin kishi
*Akan dadiro nah*
Jinin sarauta

And now

*°•°•° Hariji °•°•°•*




_Like father like Son_

Gama duk aikinda ummi takeyi, tayi. sannan tasa tsintsiya ta share gaba ďaya dandaɓaryan ƙasan gidan,wanda ya daɓe kamar sumunti,saboda tsabagen gyara da shara da yike samu a wajen ummi,duk ƙurar ya kwanta,ta gama sharesa...daganan janyo ruwa tayi a daga kwakwareren rijiyarsu,datake a bude kasa na zabtarewa yina komawa ciki,haka ta gama zuba ruwan a bokati ta saka a inda rana yike fitowa,da nufin yayi dumi taje tayi wanka dashi,itakuma kafin nan ta kewaya bayan gidan tana gyara wajen shukan ɗatan ta(shuwaka).

***
Wulƙawar ummi baya keda wuya ,hajara ta shigo gidan ,da sauri ,sauri ta fara jan ghana must go ɗinta na suturu tana fitar dasu ƙofar gida.
Ta janyo na ƙarshen ummi ta kewayo,anan sukayi kici6is
"Anty Hajjo,ina zuwa da kaya haka"
Ɗan sassauta muryarta tayi ,kamar mara gaskiya
"Shishhh ,ki magana a hankali tareda wani gaye nike a ƙofar gida ,da dalleliyar motarsa ,ya rakoni ne in kwashe kaya ,bayan naje gidan uncle ɗin GRA ba roƙeshi Arziƙi zan koma can da zama ,don gaskiya ina mugun kunyata ,idan samarina sukazo ,sukaga wai wannan buscuit house ɗin shine gidan mu,a take nike ganin alamun raini a ƙwarar idonsu,don haka in umma tazo kice mata na koma GRA zan ringa zuwa muna gaisawa,don yanzu haka ma nacema wannan gayen ne,nan gidan da nike kai wanki ne nazo in kwasa kayana.."

Tunda hajjo ta soma magana ,ummi tayi mata sakatata da baki ta kasa furta ko 1 kalma,itakuwa taja jakar kayanta tayi ficewarta

"Ohni oum kulthoom ,inaji da yayyu,In baka mutu ba zakaga abu ,Allah yasa mufi ƙarfin zukatanmu"

Daganan taje ta ɗauki ruwan wankanta ta wuce banɗaki abunta. 

**
*4 Pm*
Sallama ummi taji daga ƙofar gida,itakuma a daidai tana ƙoƙorin saka safa zata wuce Islamiyya,ɗan ɗaga murya tayi kaɗan,tana amsa sallamar ,sannan tayi hanyar fita da sauri,gabanta na faɗi, ko da wanne yau a kazo ohoo?

Turus tayi ganin baba mai anguwa a bakin ƙofa.
"Sannu baba ,ina wuni"
"Lafiya lou,ummulkaltume ƴar Albarka anyi shirin islamiyyar?"
"Eh baba me unguwa,wani kake nema ne?"
"Eh to,da babanki naso gani,amma dai tunda na ganki zance ya ƙare,tunda dama mune almuhimmun kuma zancen ta kanmu ya biyo,watakon *ALƘALIN ALƘALAI NA ƘASA* Ne takanas ya taso don ku gana akan magana mai muhimmancin gaske ,dikda bai faɗa mana ba,to nasan yanzu mara zuciyar ubanki baza'a samesa a gidaba ,wataƙil yina bakin tasha ,to don haka na taso in shaida maki zuwansa ,wataƙila akan bai rasa nasaba da shari'arku .A don haka,yayi maki saura ki ɗauko tabarma ki shimfiɗa masa a soro ,ko kuma ki masa tujara irin na gantalallun ƴan uwanki,da suka saba,kedai kin fice masu zakka! Don haka Ki riƙe matsayinki Ato"

Tunda ya fara magana kanta ke sunkuye ranta na tururi,kowa ya tashi zagi! ,zagi dai akan iyayenta da danginta,basu tunanin duk lalacewarsu ina sonsu a hakan? .
Saida ya ƙare ɗiban Arziƙinsa ya wuce,itakuma kamar yanda ya bata umurni ta shiga gida ta ɗauko wata tsohuwar tabarma ta shimfuɗa masu a zaure,jimawa kaɗan sai gashi ya dawo bayansa ,wani ƙasurgumin Alhaji cikin wata ɗanyar shaddar gezna dark blue sai ƙamshi takeyi.
Can daga bakin ƙofar shiga gida ta zauna gamida rafka tagumi
A haka take gaishesu kanta a sunkuye,saida suka gaisa sannan baaba mai unguwa ya fita ,shikuma yayi gyaran murya.


"Malama Oummu" bata samu zarafin iya amsawa ba,sakamakon yanda muryarsa ya haifar mata da jin nauyinsa gamida ninkuwar kwarjininsa,don haka a nutse ta watsa lulun Eyes ɗinta a kansa a karon farko tun zuwansa.

"Kin ganeni?" da sauri ta girgiza masa kai "ban sanka ba yalla6ai"
Murmushi yayi irin tasu ta girma
"In tuna maki ko ni wanene?" Gyaɗa kai tayi shaye da mamakinsa


*.....3 years back*
Dambene ya kacame tsakanin Hajjo(Hajara keken maza ) da Uwale (Jamila) duk akan saurayin Jamila da yaga hajara yaci amanar uwale ya koma yina nemansu gabaɗaya,shine a ranar asirin su ya tonu ta kamasu a ɗakin saurayin tana kwance akan katifarsa da shi,itakuma tun a ɗakin bala'i ya ruguntsume shine har gida...Bala'i yayi bala'i har maƙota saida suka shigo sasanci,saidai ba ko kunya ana tambayarsu abunda ya faru sai tace  wai daga ta ganni akan katifar saurayinta,to shiɗin aurenki xaiyi,ai gwara kowa ya yaga rabonsa..."
Itama umma ba kunya take bin bayan uwale,wai hahara ce ba gaskiya tinda ai ba saurayinta bane

Kuka sosai ummi takeyi a lokacin tana shekaranta na farko a makarantar midwifery ɗinta,kwata kwata shekaranta sha shida
Haƙurin duniya ta basu sunƙi haƙura saima duk suka juyo da akalar faɗar kanta 

"To Algunguma,ina kika fito school,ina zaki makaranta,ai yanzu kema kika fara tasowa,duk muna kamar ki bamusan daɗin maxa ba ,amma a juri zuwa rafi,don indai ke jinin abbah da ummah ne to harijanci a jininmu yike,Alfarma ɗaya zakiyiwa kanki ki samu miji kiyi aure,saidai kuma kashh har yanzu ba mashinshini..."

"Ya isa uwale,kiyimun duk tujaranki ,allah na gani,kuma inshallah yau ɗinnan zan fita ,zanje duk namijin da na fara haɗuwa dashi,shi xan aura...wannan alƙawari na ɗaukarwa raina da ziciyata,don bazan ta6a yarda in lalaceba,koda kuwa kwartanci a jininmu yike..."

Tana kaiwa nan ta fice da sauri tana sharar ƙwalla

Titi ɗoɗar ta ɗauka ,tana faman waige² jiri na ɗibarta,har tahau babbar titin da zai kaika babbar titin gidan sarkin kano


Wata ƴar ƙumbular mota ne ta shararoo da gudu,saidai tundaga nesa ya fara jan ham,saboda yanda ya hangota tana shiga ma titin,hakan mai makon ya ankarar da ita saima kamar ya ƙara tsoratar da ita.,haka kuwa ta daɗa shigewa titin...ƙiiiiiiiiiii yaja burki ,tareda ɗan ƙurzan ta a hankali ta faɗi ƙasa rikica...aikuwa taba faɗi,ta miƙe da sauri ta tattare siket xata fyalla da gudu ,sosai ya kawo tanada psycho problem ,don haka cikin zafin nama ya damƙeta 
Ya turata a motarsa ,ya kewayo zai tuƙa ta kallesa


"Alhaji"
"I haƙuri,yanzu zan kaiki asibiti daga nan"
"Alhaji zaka aureni?"
A mugun bazata kalmarta yazo masa
"Ke kinada lafiya kuwa?" kuka ta fashe masa dashi,tana bubbuga masa gaban mota ,wajen fitar sauti
"Ka saukeni ni lafiyata ƙalau ,damuwata mijin aure kuma kai nikeso,ni ka saukeni in baka yarda da tayina ba"
Ƙare mata kallon ƙurilla yayi,yarinya kyakyawa black beauty,hancinta ɗan gajere da ya dace da faffaɗar fuskarta mai ɗaukeda dimple a kowani ɓangare,idonta dara dara,masu haske kamar madara,wanda kuka da damuwa suka surkasa zuwa ja ja...Ɗan nazartan ta yayi,gadai ta yarinya dake kan ƙuruciyarta da bazata wuce  sa'oinsu rufaidah ba(ɗiyarsa) ,wanda suke just in their midst ,a sweet sixteen ,to meye haka??

Tsaida tunaninsa yayi waje guda,yaja burki ya tsaya ,akan kwaltan gefensa ya dauke idonsa cikin rashin kula ,yace "Fita!"
A tsorace ta fara dambe da mirfin ƙofar saidai ta kasa buɗewa
Wani dabban tsawa ya buga mata
"I said out!"
Da sauri ta fita ,sannan ta ƙara da gudu har tana tuntu6e....


....Sunkuyar dakai ummi tayi ,saboda tunowa da abinda ya faru tsakaninsu ,sai yanxu ta ganesa,kunyane ya lulluɓeta
"Alhaji wautace da ƙuruciya kayi haƙuri bansan ko kai wanene ba"
Murmushi yayi irin tasu ta manya

"Nasan hakan,saidai yanxu na bibiyi tarikhin ki,kuma na gano abunda kikayi daidai ne,saidai bakiyi ta hanyar da ta dace ba,a lokacin ina saurine zanje wajen aminina sarkin garin nan,sai daga baya nadamar wulaƙancin da nayi maki ya kamani,saidai abun takaicin bansan inda zan ganki ba,sai sanadiyyar shari'arki da aka sanya a gidan talabijin NTA...A ƙarshe gani nazo a wannan karon badon amsa tayinki ba,A'ah saidai don na hango wasu charisma a tare dake oummu,kuma ni a shirye nike in aureki a duk ranar da kika shirya ,Ni namijine mijin mata uku,matana akwai bayarbiya,banufiya da inyamura,zaki yarda in cike ƙofa dake matsayinki na yarinya jinin Hausa /Fulani?...

***
*Hariji @#200Regular group @#400 vip group ta 7782217014 ,muhammed Hassana,fcmb ko mtn card ta 09065990265....ga masu son duk littafaina zasu sameshi akan kuɗi #1000 only a matsayin sauke farashi,amma banda na wannan littafin,don Allah in baki shiryaba karki biyoni* 

Uwale daga gidansu gidan saurayinta da ya kirata a waya ta wuce wato maiwada,saida ta sauka akan mashin sannan ta daɗa kiransa a waya
"Gani a bakin kwanan gidan kazo ka sallami ɗan Acaɓan"
Minti kaɗan ya fito cikin shigar kamala,rigan yadi tazarce,inka gansa bazaka kawo mai fajirciba.
Makullin ɗakin matarsa ya bata,shiga gidan ki buɗe ɗakin ,gafaƙar an tafi yawon ta zubar,kinga muma sai mu murje gyaɗarmu son ranmu,tace kwana zatayi,iba fatan dai kin zo da shirinki,kinsan dai banda sauƙi
"Ai daɗinta nima kasan ba sauƙi garenba,nidai kamun ka shigo ka taho mun da abun motsa baki kurum"
"Angama ranki ya daɗe,uwale kenan *kankana gidan ruwa🍉* ai namiji yayi maki komai don juriyarki ga ruwa da an ta6aki kin hau tsiyaya kenan"
"To ai sai ka tona muna asiri ,adai kan hanya muke"
Sosa ƙeya yayi kamar me kunya 
"Santin kine tawan"


_Kar ku damu daga gobe zamu fara abubuwa🙈,Sis akwai raraka da zungura ,daga gobe xa'a fara book ɗinnan ma zance,kuma inshaallah fejin gobe shine zai zana na ƙarshe,in baki biyaba ,maza ki biya kar ayi maki ta leƙo,ta koma😂09065990265_
_Typing ✍🏾_




        *HARIJI*
(Original Romantic love story)


*LAST Free page 19&20*


Alheri writers Asso.


By...Oum Aphnan


_Daga page ɗinnan na kyauta ya ƙare,saura na kuɗi,sai kiyi gaggawar biyan kuɗinki ta 7782217014,muhammed Hassana ,Fcmb bank...ko MTN card ta wannan number 09065990265 *Ga masu buƙatar Duka littafan marubuciyar,zaku biya naira dubu ɗaya kacal,#1000 tahanyoyin biya na sama*_


Gaisuwa da jinjinan ban girma ta bazasu yanke ba ga tarin masoyana...kuma masoyana littafaina,kamar su
Maman teddy
Oum Afnan
Oum Hanif
Maimoon
Oum ilham
Oum laylerh
Oum yusrah
M.sadiq
M.sajida
Ummi minnah
Aisha kd
M.zahrah Mubi
Faty kano
Su'udiyya Abuja
Adabiyya
M.samha
Cise
Hajiya Atika
Hajiya fatima
Hajiya Nafisa
Hajiya xainab ,bammanta da karramwarku ba,sannnan ina jinjina ga ku readers ɗina da kuke biye dani tundaga farkon littafina wato RAYUWAR AFREDARH Har zuwa tsayin littafaina goma sha.... Baku taɓa rashin bin ko ɗaya ba,Tabbas wannan ba komai bane face ƙauna...
Mutane na ƴan comments group ɗina wanda baku gajiya wajen yimun comment,zan bibiyi sunayenku rankatakaf zan rubuceku a ƙarshen littafina don ku gane na damu daku nima kamar yanda kuke sona
Zazzagawa mutane na ga irin naku✊
Kanawa Abokan wasanmu ina jinjinawa lukutar qaunarku a gareni🥰 Mutanen ƙasar niger,saudiyya,ghana ,Oum Aphnan takuce har kullum
Da sauranku wanda lokaci bazai bani damar ambatanku duka ba,saidai in a nutshell ince ƴar mallawanku ,nayi maku zunzurutun so ,maras Algus💘💯 



_Anyanka ta tashi🏃‍♀️_


Kaji banƙararru guda biyu ya siyo da lemu ,ya shigo gidan ya kulle da key,ya saka a Aljihu ya wuce ɗakin matarsa,da ya bar uwale zata shiga ta jirasa.
Ai kuwa tun kafin ya ƙaraso ƙamshin yajin cittah ta soki hancinta,Da sauri ta maida mugun miyaun kwaɗayi,ji kake maƙutt! 
Kamar wanda aka tsikara tayi zumbur ta miƙe ta nifo hanyar da hancin ta ke huro mata ƙamshin,xuwa wannan lokacin ta cire kayan jikinta,ta bar ƙaramar wando mai jikin roba² iya rabin cinya ,ya matseta katamau,ɗiwawukanta sai rawar mazari sukeyi ɓaɓalɓaɓal,duk yanda ta motsa,tsokokin dako ke tsakanin cinyoyinta da matse matsinta sun samu waje sun barbaje ta wandon kamar faranti...daga samanta kuwa half vest ne ta saka wanda ta tallafo nonuwanta dashi,kan nonuwanta sun yi carko² tamkar ace kirit ,suyi magana har shatin kewayen baƙin nipple ɗin ana gani,akan kyakyawar farin fatanta ,mai ƙari da hasken kanti.
Cak yaja ya tsaya tareda haɗe ƙafafuwansa guri ɗaya,saboda yanda yaji duk wasu jijiyoyin da suke kai masa saƙon sha'awa zuwa ƙwaƙwalwa sun amsa.
Farfari ta somayi da ido ,ta nufo gabansa tana girgiza yina ganin ƙirjinta yina jujjuyawa,dukiyar ƙirjinta yina sama da ƙasa
Wayyo Allah uwale,wannan raga haka,kwasha kwasha? Ni kamar ma ,auren nan da kikayi,daɗa bubbiɗewa kikayi ,Albarkatunki suka daɗa girma tubarkallah kinga masagalun durin ki kuwa...yanda kikasan matakalan bene tsabagen cikewa da tsoka"
Sama da ƙasa ta daɗayi  da dukiyar fulaninta,tana kankantara mazaunanta ,cikin sigar jan hankali...sannan takai hannunta saman kafaɗunsa ta kewayo wuyarsa tareda tallafo ƙeyarsa da ginshiƙin hannunta,ta ɗan gotsare,tana goga masa nashanun ta a saman ƙirjinsa
"To ya son ranka,ai da jagulan da akeyi a tsorace,da wanda Nonuwan suke kwana a hannun ƙato da banbanci,don haka dole kaga sun daɗa tantsan tantsan saima ka shafasu,ga laushi ga santsi ,Abaki kam waiwaiwai ba'a ba yaro mai ƙaramin Aljihu😉" ta bashi amsa tareda kashe masa ido ɗaya ,gamida ɗage masa giran saman idon ,tana daɗa mommotsa na shanunta a jikinsa ,tana daɗa manne tudun gindinta akan Joy stick ɗinsa,tana mulmula Alhaji babbansa da tsakankanin cinyoyinta da taji yina zuzutasu.
A take yaji hankalinsa ya tashi,haka yikeson mace da malamalan ɗuwawuka,ko ina nauyayan kaya ,matashin mugu,ba irin matarsa sa'ade ba ,ko ina a ƙarmashe ,ci ba ƙiba,me xai sha'awanta,saidai in bai samu manyan babes irinsu uwale ba,sai ya juye ruwan mani ɗinsa a busashen hq ɗinta da kullum yike ƙamas ba ruwa,a maimakon ya kwana yina mulmulan gindi,amma bawai don sha'awarta ba.kautarda tunanin ɓacin ransa yayi,
Da sauri ya ƙanƙameta a jikinsa,cikin tsananin shauƙi har jikinsa na rawa ,haka ya saki ledar kajin a ƙasa,aikuwa da sauri ta duƙa ta ɗauke ta aje akan hannun kujera
A kunne ya raɗa mata
"Ai ku manyan mata ne uwale,masu sanya namiji tantance tsakanin jin daɗin kwanciya da haƙilon zubda ruwan mani cikin ramin da yike ƙamas,,,,don haka ko nawa aka baki babu Asara a ciki,kawai ki jiyar dani daɗi nikuma in warware maki bakin Aljihu..." washe baki tayi,wanda yasa kafatanin haƙoranta bayyana "Allah Alhaji maiwada da gaske kake?" "Na ta6a yi maki wasane? To barima ki gani..."karkacewa yayi ya zaro mata rafan en ɗari bibbiyyu,ya manna mata a goshi,hannunta takai tana ƙoƙarin warcewa,cikin tsananin zalama ,hannunta ya lalubo ya saka mata "wannan na buɗe ƙofa ne,yau so nike ki sumar dani da daɗinki ni kuwa in naji daɗi,in maki yayyafin nema da bawani ɗan bariki da ya taɓa maki,nan kuma da kwana uku,ki rakani Dubai,in baki kuɗi ki shopping yanda ranki yayi maki daɗi"
"Ai kuwa alhaji maiwada yau ka gamu da gindi mara gajiya,Allah yasa kar gindina ta raina jarumtar buran ka🍌...Bayan sunci ,sunsha ta cire masa kaya ,ya kwanta ɗaiɗaya,tareda buɗe ƙafafuwa,ya saki jakan gwolayensa shaɓar akan katifan da shanɓaleliyar gindinsa,itakuma,a sukwane ta saɓule kayanta itama tayi xigidir,sannan ta hauro kan gadon ,hanninta riƙe da massage cream(man tausa) ,a hankula ta fara tsiyaya man a tafin hannunta tana mulkesa dashi a duk jikinsa tana bin duk gaɓoɓinsa tana matsawa romantically,sai taxo gurin fuskarsa ,sai tayi masa flashin da nunowanta,sai kiji ya saki wawan nimfashi "himmmmmm" itakuma sai tayi maza ta kauce ta cigaba da yimasa tausa ,nonuwanta na rawa son ransu gwanin sha'awarsa.
Sosai ta raba ƙafafuwanta ,ta sakasa a tsakiyarta,gindinsa na fuskantar gindinta a samansa ,kallo ɗaya yayima wannan haɗuwar ,a take gugarsa ta fara hajijiya neman hanyar da zata zurma rijiyar ta kawai take,tayi nitso harda kacumbule.A hankali yace "wow what a perfect match ,zundumemiyar bura da tafkeken duri💋" hannunta takai kan ƙirjinsa,ta raba yatsunta na tsakiya gefe da gefe ta saƙa kan nononsa da sukai carko carko kamar ƙurji,haka ta haɗe hannun ta matse kan nonuwan da saƙon yatsunta  tana mirza tsokan wajen tana kaiwa da dawowa tamkar me tausa ,tana wani irin lanƙwashe jiki tamkar tashin indiya...tafka tafkan hannunsa yakai kan bayanta ya dannota jikinsa ,da sauri ya furta kalmar "ohhhhhhhhh ahhhhhhh daɗi,kayan ruwa,nono"
Hannunta ɗaya takai ta cafki Madakin wandonsa ta fara mulmulashi,tana bibbuga tsagin saman gindin tana wani irin nishi "uhh ahhh...uhhh ahhh...ahhh" tana cigaba da rarumar joy stick ɗin tana mulmulesa ,yina neman kufce mata a hannu saboda santsin man tausan dake hannunta,kam ta sake riƙewa kamar wata xata ƙwace mata,ta cigaba da luguiguita shi ,shikuma tuni yahau nishi ,ƙirjinsa yayi masa nauyi ,yama rasa yanda zaiyi da duniyarsa ,ga nonuwanta sun cika masa kafatanin ƙirjinsa,hannunsa ya saka yina yamutsasu yina gurnani,itakuma a take tahau mammatse leɓen durinta,saboda yanda taji kamar ana mata cakulkuli a wajen,A take ta fara masa tafiyar tsutsa ,tamkar yanda takejin ana mata,acikin puppsyn ta,sannan ta yunƙura ta miƙe,ta cafki gindin da kyau ta zurma cikin bakin ta,ta jajjaga ta jajjaga ta tsotse,ta sake jajjagawa ta tsotse,tuni gindin ta boƙare ruwan maniy mai gishiri² ya fara yiwa bakin gindin nasa ,naso...Jakar gwolayensa ta sa hannunta ta luguiguita ,A take ya saki wani gigitaccen ƙara "Sa'ade kar ki cinye mun gindinn" oh ni ƴasu uwale ta zama sunan matarsa🤔,murmushi tayi ta koma gefe,ta kwanta,sannan ta ɗage tafkeken cinyarta sama gamida tallabeshi da hannunta "oya nima zoka cinyemun nawa gindin ,ta faɗa tana karkacewa tana nitsa yatsarta cikin ramin gindin nata tana caccaka ,yina wani irin bada sautin caɓalɓal caɓalɓal,tana wani irin kuka kukan kirsa me tada tsikar jiki,
Atake ya hau tsuma,kukanta na gigitasa ,ƙaran sautin rywan farjinta yina daɗa hura masa wutan shaawar ta gamida wassafawa a ransa yanda zaiyi iyo iyakar iyawarsa ...A ƙagauce ya taso ya faɗa gaban durinta,da hankula ta zaro yatsarta da ƙe ɗauke da ruwan gindinta,ta jefa masa a baki,kamar lolipop 🍭jiki na rawa haka ya kama yatsar yina tsotsewa,yina jan baki,kamar meshan yaji "ya kaji ruwan" 
"Carkwai mazaƙwai,kenan ,,zan sha" ya faɗa yina nuna mata ɗan ɓulin durinta da bai wuci girman shigar yatsarta ba ,tsabagen yanda man vaginne ke aiki,ya tsuketa gagam...(karku damu zan bada sunan man kantin da yike matse mace ko kin rasa budurcinki zai gameki gam,zan kuma yi mana bayanin sahihiyar haɗin gida,wani sirri sai abakin me gira...lolz i mean me gidanki kudai ku cigaba da bina akwai sirrikan niima,bita zaizai,mallaka ,farinjinin zawarawa da matan aure and more) gwale masa duk ƙafafuwarta tayi kamar er kaciya "zo kasha my baby"da sauri ya fiddo halshensa 👅 ya fara karkaɗawa a gefe gefen gindinta yina lashe duk inda ruwan gindin ya sauka,har ya dirka da bakinsa akan clitoris ɗinta yina jansa a hankula yina tsotsewa,gindinta na rawa karkar ,tsabagen sha'awa,a take ta fara cinciɗa gabaɗayan ɗuwawunta sama tana ihu,yina finciko cinyoyin yina zaunar dasu akan katifar ,yina gurgura son ransa,itakam ji take tamkar zatayi hauka tsabagen daɗi,sululu ya jefa halshensa a ramin durinta,ji yayi ya bada sautib ɓusssss! "wayyo kogin zuma😋Aikuwa tasan namiji keshan durin,don shansa tayi bil haƙƙi
Saida don kanta ta fara yi masa magiyar ya shiga ya cita ta ƙosa
Hannunsa ya akai ya buɗata dika sannan ya saita jijiyarsa ya fara gurzata a saman gindinta shima yina mulmula girmansa,nishin daɗi takeyi"ohhh uhshhh" sai da ta sakankance kawai taji abu ya hantsala ciki fitttttt ya shiga cikin kuzari da karsashi ya fara sukutum,"Allah yayiwa buranka albarka mai wada,zurƙami ,kajita kuwa zurƙaɗaɗeɗiya? Wayyo daɗi...uhmmm ahhh,muje ci ,ci ,ci ahhhhhhhhhshhh"
Waƙa ya kamayi yinajin wani irin manɗon daɗi na kai masa _"cakwala daɗi,yarinya dagani saike ,karkata inasha lagwaɗa ahhh"_ sunfi minti talatin kafin ya zare 🍌 ɗinsa ya juyar da ita ta kalli gefe ɗaya ,tana kan hannun damarta,shi kuma ya koma bayanta ya manno cikinsa zuwa mararta ,ɗuwawukanta na tsikarar mararsa...ta saƙon cinyoyinta ya ɗan ɗaga kaɗan ya zura gindinsa ,ya wuce sama xaƙaƙa,ta shige raminta ya maida cinyarta daidai,sannan ya fara mommotsawa ɗuwaiwukanta suna sauka akan cikinsa yina bada sautin "fas! Fas!!" shikuma yinata zura ƙwallo a raga,hannunsa dik sun cacibi nonuwanta yina shafasu yina aiki,rai hessssss😂
*ƙwatsaham* sukaji turo ƙofar falon shigowa ɗakin matar tana ƙwalla kiran Sunansa cikin tattausan murya na goggagun mata da suka ci boko har halshensu ta karye"Zumana,kana ina? Honey gani na dawo nayi mantuwa;..sweet ,wai kana barcine ko sai na faɗi ɗayan sunan zolayar ?ɗan dakatawa tayi amma still ba motsi,ɗan sassauta murya tayi 
"Kwartona...Maciyin gindina!" ta kirasa tana guntse dariya,kamr yina kallonta,don tasan duk ranar da ta kirasa da wannan sunan to ta tsokanota... Jin still shiru yasa ta nufi ɗakin da ke jere da ɗakinta ta tura ƙofan ta shiga tana ƙarewa ɗakin kallo ,ga boxy ɗinsa a ƙasa,a hankali ta sunkuya ta ɗauka tana junjuyawa ,gabanta na lugude,haka kurum,ta tsinci kanta da tsinkewar rai gabanta tahau faɗuwa fat,fat,kamar wanda aka ingiza tayi waje da gudu ta faɗa ɗakin da uwale da shi suke🤼‍♀️🏃‍♀️
*****

_Akwai lauje cikin naɗin🤜🏾_

Adnan Gigif ya farko a barcin sa ,kafatanin jikinsa ya gama jiƙewa da zufa,sosai ya soma tsanan kansa da rayuwarsa,ya tsani koda barci ɓarawo,wanda da ya fizgesa sai yayi mafarkinta,me yasa waye ita?? Me yasa ba Nabila ɗina ba,sai wata can da ban santa ba...Kansa ne ya sara masa tunowa da mafarkin yanxun
Cikin wani haɗaɗɗen lambune kore shar me tarin tsirrai ya tsinci kansa,ya kwanta akan grass carpet yayi pillow da tafukan hannunsa,cikin ɗacin rai.na fushin wulaƙancin da Nabila ke masa,wasu kyawawan yarane mata da namiji ,yau kuma ta taso su,saida tazo dab dashi kafin tace _"Kuyiwa mahaifinku firfita ko ya samu sauƙin raɗaɗin kaɗaici da damuwar rashin samun kular masoyiya...maimakon ya ƙyale maƙiyarsa ya fuskanto da kansa kanmu,mu *Iyalinsa!* ya ƙyale ƙyalƙyal banza ,don Nabila ba matar sa bace mu ɗinne dai zuriyarsa ,saidai ga alamu,yina jan tafiyar,,riskar mu zai masa nisa!!.._
Tsawa ya daka mata "ki bayyana mun kanki in kin isa ,cikakkiyar mace,kibar ɓoye kanki" cikin fushi ta kwaye farin mayafin da ta kulluɓe fuskarta dashi kamar na buzaye...Akuma daidai nan ya farka a mafarkin cikin tsananin ɗimuwa ,saidai fuskarta da gajeran hancinta cute bakinta da duƙu duƙun idonta kyam suka tsaya masa a rai,don haka a hankali ya fara tuunanin yanda zai fara da nemanta,saidai a take ya ƙaryata yaudararriyar xuciyar da take zugasa da ya nemeta,shikenan sai in bar beelah ɗitah,to ai yarinta ne ,da zaran ta gama jami'arta zata saurareni harma muyi aurenmu...kalmar matashiyar akan rashin yuwuwar auren shi da beelah ɗinsa ya kuma dawo masa ,a take yaji ɓarin kansa ya datsa masa,a take yafara saransa ,da azama ya Dafe kan ,yina burgima akan gadon cikin tsananin ciwo
Waye ke? 

****
*Tambaya*
Wacece oum kulthoom ,wanda mukafi sani da ummi?
Waye ƙuliya mahaifin Adnan,kuma me yasa ya auri mata har uku yare daban² ?
Waye beelah,budurwan Adnan? Ya kuma waye adnan yike gani cikin barcinsa,mutum ko aljana? Kuma da gaske tanada halaƙa da Zuriyarsa?
Waye Adinani..yaro me sharafi da zamani...A ƙarshe ya yuwuwar auren Ƙuliya da ummi ,shin zata amince da aurensa ko ƙaƙa
Finalli ,waye harijinnan da har mukasa sunansa matsaunin littafin mu??? Wannan amsar dama saura zaku sameshine duk ciki  lottafi na biyun *HARIJI* Gwara ki siya sis don baxaki sami na kyautaba
Kinazagina keda allah kuma ko biyoni kisha tijara ,inbaki raayin karantawa ba dole...

*Tantantan* Laifin daɗi ƙarewa ,daganan kuma free page ya ƙare ,sai kiyi subscribe ɗin cigabanki akan kuɗin regular #200  vip #400 duk  ta 7782217014 fcmb ,muhammed Hassana ko mtn card ta 09065990265,karki bari ayi babu ke,don tafiyar bamu faraba,amma daga yanzu ne💃🏻sannan kuma Me son duk littafan marubicyar,irinsu AKAN DADIRONA,JARABBABEN NAMIJI ,BAGIDAJIYA ,RAMUWAR GAYYA ,Littafaine cankqada cankqaɗa guda *Goma* duk akan  bononxa 1k kacal na sauran littafan ne banda wannnan

No comments